in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Sin: kamata ya yi kwamitin sulhun MDD ya kara azama da goyon baya ga tattaunawa a zirin Koriya
2018-03-16 20:17:31 cri

Wasu rahotanni na cewa, kasashen Sin da Rasha sun raba daftarin labari kan daidaita batun zirin Koriya a siyasance, a tsakanin kasashe mambobin kwamitin sulhu na MDD.

Game da hakan, a Jumma'ar nan, kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Lu Kang, ya tabbatar da wannan labari, yana mai cewa, sakamakon kyakkyawan ci gaba da aka samu a zirin Koriya a kwanan baya, ya sa ya kamata kwamitin sulhun ya nuna alamar kara azama da goyon baya a fannin yin tattaunawa da shawarwari. (Tasallah Yuan)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China