in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Mozambique ta kaddamar da shirin yaki da rashawa da zai lakume dala miliyan 8
2018-03-08 09:22:14 cri
Gwamnatin kasar Mozanbique ta sanar da cewa, ta kaddamar da shirin yaki da rashawa a kasar, wanda shugaban kasar ya ayyana da cewa ita ce babbar barazana ga kasar.

An kiyasa kashe kudin kasar kimanin meticais miliyan 500 kwatankwacin dalar Amurka miliyan 8.3 domin tsara dabarun yaki da rashawar tsakanin shekarar 2018 da ta 2022 da nufin inganta ayyukan hukumomin kasar da bin sahihiyar hanya wajen tafiyar da harkokin kudaden gwamnati da hukumomi masu zaman kansa a kasar. (Ahmad Fagam)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China