A wata sanarwar da hukumar lantarkin ta fitar, an ce, an samu katsewar lantarkin ne da misalin karfe 9 da minti 12 na dare, agogon kasar.
Sai dai ana ci gaba da kokarin maido da hanyoyin sadarwa da kuma hada injunan samar da lantarkin. Sanarwar ta kara da cewa, sannu a hankali lantarkin za ta ci gaba da aiki a kasar. (Ahmad Fagam)