Ministan wajen kasar Sin ya gana da takwaransa na kasar Gabon
A yau Litinin, Ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi, ya gana da takwaransa na kasar Gabon, Noel Nelson Messone, a birnin Libreville, fadar mulkin kasar Gabon,.(Bello Wang)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku