in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Cutar kwalara ta halaka mutane guda 51 a Zambia
2018-01-05 20:19:04 cri
Ministan harkokin kiwon lafiya na kasar Zambia Chitalu Chilufya ya bayyana a jiya Alhamis cewa, ya zuwa yanzu, mutane 2148 ne suka kamu da cutar kwalara a kasar, yayin da mutane guda 51 suka rasa rayukansu sakamakon kamuwa da wannan cuta. Ya ce, gwamnati za ta ci gaba da daukar matakai don hana yaduwar cutar a fadin kasar. (Maryam)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China