in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Morocco za ta karbi bakuncin babban taron MDD kan batun Kaura na 2018
2017-12-25 10:22:47 cri
Kamfanin dillancin labarai na kasar Morocco MAP, ya ce Babban zauren MDD ya sanar da cewa, kasar za ta karbi bakuncin babban taron Gwamnatoci kan batun kaura a duniya na shekarar 2018.

MDD ta ce ana sa ran taron zai amince da yarjeniyoyin Gwamnatocin kasashen duniya kan kaura bisa tsari da sakamakon da aka amince da shi wanda ake wa lakabi da "Global Compact for Safe, Orderly and Regular Migration."

Yarjejeniyar na da nufin raba daukar nauyi tsakanin Gwamnatoci da tabbatar da tsaro da aminci da martaba da kariya da mutunta harkokin masu kaura da 'yan gudun hijra. (Fa'iza Mustapha)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China