Jihar Helmand muhimmin wuri ne dake karkashin ikon kungiyar Taliban, kuma rahotanni sun tabbatar da cewa, a kan aikata laifuffuka masu nasaba da safarar miyagun kwayoyi a wurin. Yanzu haka dai dakarun na Taliban na mallakar a kalla yankuna 6 dake wannan jiha. (Zainab)