Oumar, wani mazaunin yankin, ya bayyana cewa harin ya afku ne da misalin karfe 5:45 na safiya agogon yankin, bayan da wani matashi ya tada bomai boman dake jikinsa a cikin masallacin Abdoulaye dake Kerawa, a garin Mayo, inda harin ya hallaka limamin masallacin da ladanin.
Shima maharin ya mutu nan take.(Ahmad Fagam)