in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kamfanonin kasar Sin sun jawo hankulan jama'a sosai a yayin babban taron kiyaye muhalli na MDD
2017-12-05 14:30:46 cri

Jiya Litinin ne, aka bude babban taron kiyaye muhalli na MDD karo na 3 a hedkwatar shirin kare muhalli na MDD, wato UNEP a takaice da ke birnin Nairobin kasar Kenya. A yayin taron mai take 'kafa duniyar da babu gurbatar muhalli', za a mai da hankali kan batun gurbata muhalli, da kokarin cimma muhimman kudurori da dama, kana da yin kira ga kasashen duniya da su dauki matakan gaggawa da suka dace don tinkarar kalubalen muhalli. A lokacin taron, matakan da wasu kamfanonin kasar Sin suke dauka na tinkarar matsalar gurbata muhalli na jawo hankulan jama'a sosai.

Yanzu, ga karin bayanin da wakiliyarmu Bilkisu ta hada mana.

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China