Sakatare janar na MDD Antonio Guterres, ya yi Allah wadai da harin da aka kaddamar kan jami'an tawagar kiyaye zaman lafiya ta MDDr dake jamhuriyar Afrika ta Tsakiya CAR, inda ya yi sanadiyyar hallaka jami'in kiyaye zaman lafiyar guda 'dan kasar Masar tare da jikkata wasu jami'an 3.(Ahmad Fagam)