A har kullum kasar Sin na kara hadin gwiwa da kasashen Afrika a fannoni daban-daban, kuma gwamnatin Sin ta fitar da manufofi masu kyau don habaka hadin gwiwa tsakaninta da kasashen Afrika, saboda ganin irin wannan zarafi mai kyau, shugabannin kasashen Afrika daban-daban sun bayyana fatansu game da yin hadin kai tsakaninsu da Sin. Wakiliyarmu Amina Xu dake Nigeria ta zanta da gwamnan jihar Niger malam Abubakar Sani Bello game da wannan batu, ga cikakkiyar zantarwar da suka yi.
171115-jihar-nijer-amina.m4a
|