Sin ta yi kira da a kiyaye zaman lafiya a kasar Iraqi da kuma shiyyar da take ciki
Kakakin ma'aikatar harkokin waje ta kasar Sin Geng Shuang a yau Alhamis ya bayyana cewa, kasar Sin na fatan masu ruwa da tsaki za su tabbatar da natsuwa, da kuma hakuri, don cimma wani shirin da zai tabbatar da moriyar sassa daban daban, ta yadda za a kiyaye kwanciyar hankali a kasar Iraqi da ma shiyyar da take ciki.(Lubabatu)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku