Mr. Jerome wanda ya bayyana hakan a jiya Alhamis,ya ce hukumar za ta shirya zagaye na biyu na zaben ne, tun da babu dan takarar da ya samu sama da kaso 50 cikin 100 na kuri'un da aka kada a zaben da aka gudanar ranar 10 ga watah Oktoban wannan shekara.
A jiyan ne dai shugaban hukumar zaben kasar ta Liberiya ya sanar da sakamakon karshe na zaben shugaban kasar.