Mai Magana da yawun ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Lu Kang wanda ya bayyana hakan yayin taron maname labarai, ya ce kasar Sin na nuna damuwa game da yadda ake samun karuwar tashin hankali, kana ta yi kira ga masu ruwa da tsaki da su shiga a dama da su a shirin sasantawa na kasar don ganin an samar da zaman lafiya da ci gaba a kasar.(Ibrahim)