Kasar Sin ta jajantawa Mexico game da girgizar kasar da ta auka mata
2017-09-20 20:32:58
cri
Kasar Sin ta aika sakon ta'aziya da kuma jaje ga gwamnatin Mexico da kuma iyalan wadanda girgizar kasar nan da ta aukawa kasar Mexico ta shafa, kamar yadda kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Lu Kanga ya sanar da hakan yau Laraba yayin taron manema labarai. (Ibrahim)