in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Taron kolin Sin da kasashen Larabawa kan kasuwanci da masana'antu ya fitar da sanarwa
2017-09-07 15:40:37 cri

A jiya Laraba aka gudanar da taron kolin Sin da kasashen Larabawa kan kasuwanci da masana'antu a birnin Yinchuan da ke arewa maso yammacin kasar Sin, taron da ya kasance wani muhimmin bangare, na taron baje kolin kayayyakin Sin da kasashen Larabawa.

An dai fitar da sanarwar bayan taron, wadda ta yi nuni da cewa, Sin da kasashen Larabawa na iya taimakon juna matuka a fannin tattalin arziki, kuma suna iya inganta hadin gwiwarsu ta fannonin raya masana'antu, da samar da manyan ababen more rayuwa, da sadarwar zamani, da aikin gona da dai sauransu.(Lubabatu)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China