in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Mai martaba sarkin Kano ya kai ziyara ofishin kungiyar bunkasa kasuwanci tsakanin Sin da Afirka
2017-08-17 19:57:52 cri

Kafin ya kammala ziyarar aikinsa kasar Sin, mai martaba sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, tare da 'yan tawagarsa sun ziyarci ofishin bunkasa harkokin kasuwanci tsakanin Sin da Afirka a yau Alhamis da yamma, inda mai martaba sarkin ya yi shawarwari tare da shugabannin kamfanoni kanana da matsakaita, da wasu 'yan kasuwan kasar Sin, wadanda ke da sha'awa ko niyyar zuba jari a Najeriya.(Murtala Zhang)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China