Mai martaba sarkin Kano ya gana da jakadan tarayyar Najeriya dake kasar Sin a Beijing
Mai martaba sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya ziyarci ofishin jakadancin Najeriya dake kasar Sin a birnin Beijing, inda ya yi shawarwari tare da jakadan Najeriya dake kasar Sin Baba Ahmad Njidda, da sauran jami'an diflomasiyyar Najeriya.