in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Mai martaba sarkin Kano ya yi shawarwari tare da shugabannin wasu kamfanonin kasar Sin da suka hada da kamfanin saka tufafi da na mulmula karafa
2017-08-14 15:42:31 cri

Yau Litinin, mai martaba sarkin Kano Muhammadu Sanusi II, wanda ke cigaba da ziyarar aiki a birnin Shanghai dake gabashin kasar Sin, inda ya yi tattaki zuwa wasu kamfanoni guda biyu, wato kamfanin saka tufafi na Shangtex, da kamfanin mulmula karafa na Baowu. Mai martaba sarkin ya bayyana aniyarsa ta karfafa hadin-gwiwa da yin mu'amala tare da kamfanonin kasar Sin, musamman a fannonin masana'antu, cinikayya, kiwon lafiya, al'adu, ilimi da sauransu.

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China