in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Mai martaba sarkin Kano ya gana da mataimakiyar shugaban majalisar bada shawarwari kan harkokin siyasa ta birnin Shanghai
2017-08-14 10:47:24 cri

Yau Litinin da safe, mai martaba sarkin Kano wanda a yanzu haka yake ziyara birnin Shanghai na kasar Sin, Muhammadu Sanusi II, ya gana da mataimakiyar shugaban majalisar bada shawarwari kan harkokin siyasa ta birnin Shanghai, madam Zhao Wen, inda bangarorin biyu suka yi musanyar ra'ayi kan karfafa hadin-gwiwa da mu'amala tsakanin Kano da Shanghai, musamman a fannonin zuba jari, masana'antu, cinikayya, kiwon lafiya, ilimi, al'adu da sauransu.
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China