in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Mai martaba sarkin Kano ya fara ziyara a birnin Shanghai
2017-08-13 17:18:35 cri

Yau Lahadi, mai martaba sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ke ci gaba da ziyarar aiki a kasar Sin, inda ya bar birnin Shenzhen ya iso birnin Shanghai, cibiyar tattalin arzikin kasar Sin. Mai martaba sarki ya ziyarci babban dakin nune-nunen tsarin birnin Shanghai, inda ya nuna yabo ga babban ci gaban da Shanghai ta samu. Wannan shi ne karo na farko da mai martaba sarkin ya kai ziyara a birnin na Shanghai.(Murtala)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China