in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaba Xi ya yi kiran da a hanzarta yiwa bangaren shari'ar kasar gyaran fuska
2017-07-10 20:12:02 cri
Shugaba Xi Jinping na kasar Sin ya yi kiran da a kara azawa wajen ganin an yiwa bangaren shari'ar kasar gyaran fuska ta yadda zai dace da tsarin dokokin gurguzu na musamman mai sigar kasar Sin.

Xi wanda har ila shi ne babban sakataren kwamitin tsakiya na JKS ya bayyana hakan ne cikin wani rubataccen umarni da ya aike wa taron kasa game da yiwa harkokin shari'a gyaran fuska, da aka gudanar Litinin din nan a birnin Guiyang dake lardin Guizhou a kudu maso yammacin kasar Sin. (Ibrahim)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China