in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Sin: Daddale yarjejeniyar iyakar kasa da kasa na tabbata har abada
2017-07-07 21:01:23 cri

Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Geng Shuang ya bayyana yau cewa, gwamnatin kasar Indiya ta sha bayyana ra'ayinta na amincewa da yarjejeniyar iyakar ta da lardin Xizang na kasar Sin, wanda tuni aka rattaba hannu kan hakan tun a shekarar 1980.

MR. Geng ya ce muddin an daddale irin wannan yarjejeniya ta iyakar kasa da kasa, to ko shakka babu sauyin gwamnati ko tsarin mulkin kasa, ba zai yi tasiri ga halascin yarjejeniyar da kuma aikinta ba. (Kande Gao)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China