Wang Yong zai kai ziyara a Nijer, Angola da Zambia
2017-05-26 20:13:21
cri
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Lu Kang ya sanar a yau Juma'a 26 ga wata cewa, bisa gayyatar da gwamnatocin kasashen Nijer, Angola da Zambia suka yi masa, memban majalisar gudanarwar kasar Sin Wang Yong, zai kai ziyara kasashen uku tun daga ranar 1 zuwa 9 ga watan Yuni. (Zainab)