in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
An bude dandalin hadin gwiwa tsakanin Sin da Nigeria kan aikin gona a Abuja
2017-05-17 09:01:06 cri

Ranar Talata 16 ga wata aka bude dandalin hadin gwiwa tsakanin Sin da Nigeria kan aikin gona a birnin Abuja, wanda ya samun halartar manyan shugabannin bangarorin biyu. Inda aka waiwayi nasarorin da aka samu, da kuma sa ran habaka hadin gwiwa tsakaninsu nan gaba. Wakiliyarmu Amina dake Abuja ta halarci wannan taro, kuma ta zanta da wani jami'in dake kula da aikin samar da isashen abinci a Nigeria wato Malam Hassan Bawa, ga cikakiyar hirar da suka yi.

Amina wakiliyar sashin Hausa na CRI daga nan Abuja Nigeria


Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China