Shugaban majalisar dokokin kasar Zambiya zai ziyarci kasar Sin
Bisa gayyatar da shugaban majalisar wakilan jama'ar kasar Sin, mista Zhang Dejiang, ya yi masa, shugaban majalisar dokokin kasar Zambiya, mista Patrick Matibini, zai jagoranci wata tawaga da za ta kawo ziyara nan kasar Sin, tsakanin ranekun 6 zuwa 13 ga watan nan da muke ciki. (Bello Wang)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku