Mataimakin shugaban majalisar CPPCC ta kasar Sin ya gana da tawagar jam'iyya mai mulki ta jamhuriyar Nijer
Mataimakin shugaban majalisar ba da shawara kan harkokin siyasa ta kasar Sin(CPPCC) Mr.Chen Yuan a yau Laraba a nan birnin Beijing ya gana da tawagar jam’iyyar PNDS-Tarayya mai mulki ta jamhuriyar Nijer, karkashin jagorancin shugabanta Mohamed Bazoum. (Lubabatu)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku