in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Burkina Faso ta shirya tunkarar matsalar karancin ruwa a lokacin rani
2017-03-03 11:54:09 cri
Gwamnatin Burkina Faso, ta ce ta dauki matakan tunkarar matsalar karancin ruwa da za a iya fuskanta a kasar lokacin rani, tsakanin watannin Afrilu da Mayu.

Wata sanarwa da Gwamnatin ta fitar jiya, ta ruwaito matakan sun hada da kaddamar da cibiyoyin tura ruwa guda 47 da kuma samar da ruwa ta wata hanya ta daban duk bayan sa'o'i 12 ga wasu yankunan birnin Ouagadougou dake fuskantar matsalar,.

Baya ga wannan, hukumomin kasar na shirin haka karin rijiyoyi 36 masu fanfon tuka-tuka ko kuma wadanda ke amfani da hasken rana. (Fa'iza Mustapha)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China