A watan Maris na shekarar 2017, za a kaddamar da taro karo na biyar na majalisar wakilan jama'ar kasar Sin na 12, da taro karo na biyar na majalisar bada shawarwari kan harkokin siyasa na kasar Sin na 12 a birnin Beijing. A kokarin ilmantar da masu sauraronmu gami da jin ra'ayoyinku game da wadannan taruka biyu, gidan rediyon kasar Sin CRI na gabatar da bincike kan wadannan manyan taruka biyu na Sin. Muna fatan masu sauraro za ku ba mu ra'ayoyinku game da wannan bincike a wannan shafin internet wato
https://zh.surveymonkey.com/r/QSMVZ2G