Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Sin Lu Kang ya bayyana a yau a nan brining Beijing cewa, bisa gayyatar shugaban kasar Sin, takwaransa na kasar Kongo Brazzaville, Denis Sassou-Nguesso zai kawo ziyara Sin daga ranar 4 zuwa 8 ga watan Yulin bana.(Fatima)