in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kwamitin sojojin NATO zai ci gaba da yaki da ta'addanci
2015-09-13 13:59:14 cri
Shugaban kwamitin harkokin sojojin kungiyar yarjejeniyar Atlantic ta Arewa ta NATO Petr Pavel ya bayyana a ran 12 ga wata cewa, kungiyar za ta ci gaba da yaki da ta'addanci, a nan gaba, za ta ci gaba da mai da aikin yaki da ta'addanci a matsayin babban aikinta.

A wannan rana, a yayin taron maneman labaran da kwamitin harkokin sojan kungiyar NATO ya kira a birnin Istanbul na kasar Turkiya, Mr. Pavel ya bayyana cewa, kungiyar tana adawa da ko wane irin ta'addanci, za ta ci gaba da fuskantar da kalubaloli daga yankin kudu maso gabas, domin tabbatar da tsaron kasashen da abin ya shafa. (Maryam)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China