150904-buhari100-murtala.m4a
|
Ranar 6 ga watan Satumba ne aka cika kwanaki dari da shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya hau kan karagar mulki. A cikin wadannan kwanaki, wane irin ci gaba ne da gwamnatin Buhari ta samu wajen tafiyar da hakokin mulkin kasa, kamar su inganta harkokin tsaro, yaki da cin hanci da rashawa, kyautata zaman rayuwar al'umma, bunkasa tattalin arzikin kasa da makamanta.
Kwanan baya, wakilinmu Murtala dake birnin Abuja ya zanta da wani mai yin sharhi kan al'amuran yau da kullum daga jami'ar Abuja, malam Murtala Muhammed Lawal, don jin ra'ayinsa game da wadannan batutuwa.
Ga hirarsu.