An yi gasar magana da harshen Sinanci a cibiyar al'adun kasar Sin dake Abuja
2014-12-18 16:44:13
cri
141218murtala.m4a
A jiya Laraba 17 ga watan nan ne aka shirya wata gasar magana da harshen Sinanci, a cibiyar al'adun kasar Sin dake Abuja, babban birnin tarayyar Najeriya.