Sanarwar ta ce, a ranar 8 da 9 ga wata, hukumar IAEA ta yi shawarwari da Iran a Teheran, inda suka tattauna kan yadda za a gudanar da matakai biyu da aka cimma matsaya daya a watan Mayun bana tukuna, amma Iran ba ta bayar da hanyar gudanar da su ko kadan ba. Don haka bangarorin biyu za su ci gaba da yin shawarwari kan wannan batu.(Fatima)