140723mur.m4a
|
An dai bude bikin baje-kolin kayayyakin hannu na kasashen Afirka na shekarar 2014 a birnin Abuja, fadar mulkin tarayyar Najeriya a ranar Talata 22 ga watan nan, kuma bikin wanda aka fi sani da suna AFAC a takaice, zai kammala ne a ranar Asabar 26 ga wata.