• Li Keqiang ya karfafa cewa, za a gina hanyar jiragen kasa da za ta hada Mombasa da Nairobi
Muhimman Labaru
• Kasar Sin za ta ware sama da rabin tallafin kasarsa ga kasashen Afirka ba tare da sharadi ba
Firaministan kasar Sin Li Keqiang, ya ce kasar sa za ta baiwa nahiyar Afirka sama da rabin kason da take warewa domin tallafawa kasashen ketare. Mr. Li wanda ya yi wannan alkawari gaban mahalarta taron tattalin arziki na duniya da ake gudanarwa kan Afirka a Abuja, babban birnin tarayyar Najeriya. Ya kara da cewa kamar ko da yaushe, Sin za ta dada agajin da take baiwa nahiyar Afirka, ba kuma tare da gindaya wani sharadi ba.
More>>
Rahotanni
• Hadin gwiwa tsakanin kasar Sin da Afrika zai taimaka wajen samun bunkasuwar tattalin arziki da al'umma a duk duniya, in ji masana 2014-05-09
A ganin wasu masana, Sin ta baiwa nahiyar Afrika dimbin taimako a wasu fannoni da dama, hakan ya sa ana hasashen cewa, hadin gwiwa tsakanin bangarorin biyu zai samar da dama mai kyau, da kuma raya tattalin arzikin duniya. A cikin jawabin nasa, Mr. Li Keqiang ya nuna cewa, hadin gwiwa tsakanin Sin da Afrika zai kawo moriyar juna, kuma zai baiwa mutane biliyan 2.4 damar cin gajiyarsa, da sa kaimi ga samun bunkasuwar tattalin arzikin duniya na bai daya, abin da ya kasance samun bunkasuwar tattalin arzikin da al'umma gaba daya a duniya...
• Kamfanin shimfida hanyoyi da gadoji na kasar Sin ya kawo babban tasiri ga ci gaban kasar Angola 2014-05-09
Bayan da aka kaddamar da dandalin tattaunawa kan hadin gwiwa a tsakanin Sin da Afirka a shekara ta 2000, ba ma kawai kamfanonin Sin sun taimaka wa kasashen Afirka kan muhimman ayyukan more rayuwar jama'a, hadin kan tattalin arziki da cinikayya, har ma suna dora muhimmanci kan horar da kwararru domin kara karfin kasashen Afirka wajen samun ci gaba. Kamar yadda Sinawa su kan ce, ya fi kyau a koya wa mutane kamun kifi a maimakon ba shi su kifi kullum. Abokiyar aikin mu Kande ta hada ma rahoton kan yadda kamfanin shimfida hanyoyi da gadoji na kasar Sin ya kawo babban tasiri ga ci gaban kasar Angola...
More>>
Labarai Masu Dumi-duminsu
• Firaministan Sin ya bukaci Sin da Afrika da su inganta gamayya ta kafofin yada labarai 2014-05-12
• Firaministan Sin ya dawo gida bayan ziyarar aiki a Afirka 2014-05-12
• Li Keqiang ya ziyarci kungiyar matasa masu aikin ba da hidima ta Kenya 2014-05-12
• Sin da Kenya sun rattaba hannu kan yarjejeniyar gina layin dogo 2014-05-12
• Li Keqiang ya gana da mataimakin shugaban kasar Kenya 2014-05-12
• Li Keqiang ya karfafa cewa, za a gina hanyar jiragen kasa da za ta hada Mombasa da Nairobi 2014-05-12
• An yi ganawa tsakanin manyan shugabannin Sin da Kenya 2014-05-11
• Li Keqiang ya yi shawarwari da shugaba Uhuru Kenyatta na kasar Kenya 2014-05-10
• Li Keqiang ya sauka Nairobi 2014-05-10
• Firaministan Sin da shugaban Angola sun gana da manema labarai 2014-05-10
• Kasashen Sin da Angola sun sanya hannu kan yarjejeniyoyi daban-daban 2014-05-09
• Ziyarar Li Keqiang a kasashen Afirka ta jawo hankalin kafofin yada labaru na kasashen waje 2014-05-09
• Li Keqiang ya kai ziyara tawagar likitocin da kasar Sin ta tura kasar Angola 2014-05-09
• Li Keqiang ya jaddada cewa, ya kamata a kara mai da hankali kan gine-gine irin na jin dadin zaman rayuwar jama'a a ketare 2014-05-09
• Li Keqiang ya kai ziyara a makarantar koyar da fasahohin sana'o'i ta hadin gwiwar Sin da Angola 2014-05-09
More>>
Wane ne Li Keqiang?
Kungiyar Tarayyar Afirka AU
Kasashen Habasha, Nijeriya, Angola da Kenya

• Jamhuriyar demokuradiyyar tarayyar kasar Habasha

• Jamhuriyar Tarayyar Najeriya

• Jamhuriyar kasar Angola

• Jamhuriyar Kenya
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China