• Sin na fatan kara anfanar juna tsakaninta da EU
Muhimman Labaru
• Shugaban kasar Sin ya ba da sharhi a jaridar FAZ ta Jamus
A shekarun baya, gwamnatocin kasashen biyu sun yi hadin kai yadda ya kamata, matakin da ya baiwa kasashen biyu taimako wajen inganta dangantakar dake tsakaninsu. Ban da haka kuma, kasashen biyu suna kara hadin gwiwa kan wasu manyan batutuwan kasa da kasa, ciki had da kiyaye zaman lafiyar duniya, tsaron shiyya-shiyya...
Rahotanni
• Sharhi a kan manufar kasar Sin game da tsaron nukiliya 2014-03-25
A gun taron kolin tsaron nukiliya da aka bude a ranar 24 ga wata a birnin Hague na kasar Holland, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya yi jawabi inda ya bayyana manufar kasar Sin a kan tsaron nukiliyar. A wannan rana kuma, a tattaunawarsa da wakilin kamfanin dillancin labarai na Xinhua, babban sakataren kungiyar kula da kayyade makamai da kwance damara ta kasar Sin, Mr.Chen Kai ya bayyana cewa, manufar kasar Sin kan tsaron nukiliya ta shaida yadda kasar ke sauke nauyin da ke bisa wuyanta a matsayinta na wata babbar kasa, wadda kuma ta kasance mai ba da muhimmiyar gudummawar kyautata tsaron nukiliya a duniya baki daya...
• Za a tattauna kan hanyoyin dakile amfani da makaman nukiliya wajen aikata ta'addanci 2014-03-24
Kafin taron koli game da tsaron nukiliya da za a shafe kwanaki biyu ana gudanarwa a birnin Hague na kasar Holland, mai masaukin taron, firaministan kasar Holland Mark Rutte ya bayyana cewa, amfani da makaman nukiliya wajen aikata ta'addanci yana daya daga cikin manyan kalubalolin dake barazana ga tsaron duniya, saboda haka a yayin taron wannan karo, za a dukufa wajen karfafa tsaron nukiliya a dukkanin fadin duniya...
More>>
Labarai Masu Dumi-duminsu
• Sin na fatan kara anfanar juna tsakaninta da EU 2014-04-01
• Shugaban kasar Sin ya gana da shugabannin nahiyar Turai 2014-03-31
• Xi Jinping ya gana da sarkin kasar Belgium 2014-03-31
• Shugaban kasar Sin ya kai ziyarar aiki kasar Belguim 2014-03-30
• Shugaban Sin ya ci gaba da ziyara a Jamus 2014-03-30
• Shugaban kasar Sin ya yi kira da kafa yankin cinikayyar da zai amfani kasashen Asiya da Turai 2014-03-30
• An daga matsayin dangantakar dake tsakanin Sin da Jamus 2014-03-29
• Shugaban Sin ya ba da muhimmin jawabi a Jamus 2014-03-29
• Shugaban Sin ya isa birnin Berlin don fara ziyarar aiki a Jamus 2014-03-28
• Shugaban Sin ya isa Berlin na Jamus 2014-03-28
More>>
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China