• (Sabunta)An rufe taro karo na biyu na majalisar wakilan jama'ar kasar Sin na 12
Muhimman Labaru
• Ba sani ba sabo game da batun yaki da cin hanci, in ji Firaministan kasar Sin
Firaministan kasar ta Sin ya kara da cewa, Sin kasa ce dake martaba doka da oda, don haka dukkanin wanda ya karya doka, zai fuskanci hukunci komai kuwa matsayin sa a gwamnatance. Li ya jaddada cewa dukkanin al'ummar Sinawa matsayin su guda a gaban shari'a...
Rahotanni
• Kamata ya yi a zurfafa yin kwaskwarima a dukkanin fannoni domin cimma muradun wannan shekara, in ji firaministan Sin 2014-03-13
Firaministan kasar Sin Li Keqiang ya amsa tambayoyin da manema labaru na gida da na waje suka yi masa. Mr Li ya yi bayani kan muradu masu wuya, da Sin take da burin cimmawa a wannan shekara da muke ciki. Muradun da suke da alaka da aniyyar Sinawa ta zurfafa yin kwaskwarima, da tabbatar da bunkasuwar tattalin arziki...
• Kasar Sin ta dauki matakai da dama don tabbatar da samun isashen hatsi 2014-03-12

Ya zuwa shekara ta 2013, kasar Sin ta samu karuwar yawan hatsi a tsahon shekaru 10 a jere. Sai dai sakamakon karuwar habakar birane da garuruwa, gonakan noma na ragu, kuma manoma da yawa suna kaura zuwa birane da manyan garuruwa, matakin da ya sanya batun yaya za a tabbatar da samun isashen hatsi ke jawo hankulan jama'a matuka...

More>>
Labarai Masu Dumi-duminsu
• Kamata ya yi a zurfafa yin kwaskwarima a dukkanin fannoni tare da dora muhimmanci kan wasu fannoni, in ji firaministan Sin 2014-03-13
• Kasar Sin tana da kwarewa da ikon tafiyar da harkokin tattalin arziki yadda ya kamata, in ji firaminista Li Keqiang 2014-03-13
• Za'a cigaba da neman jirgin saman da ya bace muddin akwai fatan samun shi, in ji firaministan Sin 2014-03-13
• Ba sani ba sabo game da batun yaki da cin hanci, in ji Firaministan kasar Sin 2014-03-13
• (Sabunta)An rufe taro karo na biyu na majalisar wakilan jama'ar kasar Sin na 12 2014-03-13
• An rufe taron karo na biyu na majalisar wakilan jama'ar kasar Sin 2014-03-13
• An rufe taro karo na biyu na majalisar ba da shawara kan harkokin siyasar kasar Sin zagaye na 12 2014-03-12
• Shugaban kasar Sin ya jaddada wajibcin raya karfin tsaron kasa da aiki soji bisa tsarin yin kwaskwarima 2014-03-12
• Kasar Sin tana da tushe na samun saurin bunkasuwar tattalin arziki 2014-03-11
• Kasar Sin za ta kammala gyare-gyare kan kudin ruwa na Renminbi a cikin shekara daya ko biyu masu zuwa 2014-03-11
More>>
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China