• An cimma matsaya guda game da batutuwa da dama yayin taron fira ministocin kasashe mambobin kungiyar SCO
Muhimman Labaru
• Firaministan Sin ya yi jawabi a gun taron firayin ministocin kungiyar SCO
Firaministan Sin Li Keqiang ya bayyana aniyar kasar Sin, ta ci gaba da kare abubuwan da aka gada na gargajiya, yayin da ake gudanar da sauye-sauye, da tsayawa kan doka, tare da habaka hanyoyin hadin kai, don tinkarar kalubalolin ci gaba...
Rahotanni
• An kaddamar da taswirar hadin gwiwa tsakanin kasar Sin da kasashen dake tsakiya da gabashin Turai
An kaddamar da shirin Bucharest mai kunshe da tsarin hadin gwiwa tsakanin Sin da kasashen dake tsakiya da gabashin Turai a jiya Talata, bayan da shugabannin bangarorin biyu, suka tattaunawa sosai kan dangantakar dake tsakanin su. An kaddamar da wannan shiri ne a yayin taron tattaunawa da aka gudanar tsakanin shugabannin kasar Sin, da na kasashe 16 dake tsakiya da gabashin Turai, a kuma karkashin shugabancin firaministan kasar Sin Li Keqiang da har yanzu ke ci gaba da ziyarar aiki a kasar Romania, da hadin gwiwar takwaransa na kasar ta Romania.
More>>
Hotuna
More>>
Labarai Masu Dumi-duminsu
• Kafofin watsa labarai na ketare sun yaba shawarwarin da firaministan Sin ya gabatarwa kungiyar SCO 2013-11-30
• An cimma matsaya guda game da batutuwa da dama yayin taron fira ministocin kasashe mambobin kungiyar SCO 2013-11-30
• Firaministan Sin ya yi jawabi a gun taron firayin ministocin kungiyar SCO 2013-11-30
• An bude taron firayin ministocin kasashe mambobin kungiyar SCO karo na 12 2013-11-29
• Firaministan Sin ya jaddada bukatar sa kaimi ga bunkasuwar dangantakar Sin da Rasha, da kungiyar SCO 2013-11-29
• Firaministan kasar Sin na halartar taro na 12 na firaministocin kasashen kungiyar SCO 2013-11-29
• Firaministan kasar Sin ya isa Tashkent na kasar Uzbekistan 2013-11-28
• Firaministan Sin ya halarci taron dandalin tattaunawar tattalin arziki da cinikayya tsakanin kasar Sin da kasashen tsakiya da gabashin Turai karo na uku 2013-11-28
• Firaministan Sin ya aike da sakon taya murna ga taron tattaunawa tsakanin kasar Sin da kasashen Turai 2013-11-27
• Shugabannin Sin da kasashen tsakiya da gabashin Turai sun yi alkwarin fadada zuba jari da ciniki 2013-11-26
More>>
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China