• Sin za ta kasance abokiyar Afirka cikin ko wane irin yanayi, in ji shugaban kasar Sin
Muhimman Labaru
• Shugaban Sin ya ce Sin za ta yi kokarin inganta dangantakar abokantaka a tsakaninta da Jamhuriyar Congo
A ranar 29 ga wata a Brazzaville, babban birnin kasar Jamhuriyar Congo, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya yi shawarwari tare da takwaransa na kasar Jamhuriyar Congo Denis Sassou-N'guesso, inda suka bayyana cewa, kasashen biyu za su yi kokari tare wajen inganta dangantakar abokantaka ta hadin gwiwa a tsakaninsu a dukkan fannoni...
Hotuna
More>>
Rahotanni
• Ziyarar farko ta shugaban kasar Sin Xi Jinping ta jawo hankalin kasa da kasa sosai 2013-04-01
A ranar 31 ga watan Maris, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya dawo birnin Beijing na kasar Sin, bayan ya kammala ziyararsa a kasashen Rasha, Tanzania, Afirka ta Kudu da kuma Jamhuriyyar Congo tare da halartar taro karo na biyar na shugabannin kasashe membobin kungiyar BRICS da aka yi a kasar Afirka ta Kudu. Wannan ne karo na farko da Xi Jinping ya kai ziyara a kasashen waje bayan da ya hau kujerar shugabancin kasar Sin, dalilin da ya sanya wannan ziyara ta jawo hankalin kasa da kasa sosai...
• Na gano darajata a kamfanin Huawei——kamfanin kasar Sin a idon wata ma'aikaciyar Nijeriya 2013-04-01
A yayin da Sin da kasashen Afirka ke kara hulda da juna a fannin cinikayya cikin 'yan shekarun nan, kamfanonin kasar Sin suna ta kara gudanar da harkokinsu a kasashen Afirka, wadanda kuma ke ta shigar da 'yan Afirka a cikin ma'aikatansu. Ma'aikata 'yan Afirka suna ba da muhimmin taimako ga bunkasuwar kamfanonin kasar Sin, a yayin da kuma suke ganin canji a rayuwarsu...
More>>
Labarai Masu Dumi-duminsu
• Kafofin yada labaru na Birtaniya sun mai da hankali game da ziyarar farko ta shugaban kasar Sin 2013-04-01
• Kafofin yada labaru na Amurka sun mai da hankali game da ziyarar farko ta shugaban kasar Sin 2013-04-01
• Har kullum Sin na tsayawa tare da kasashe masu tasowa 2013-04-01
• Shugaban kasar Sin ya dawo Beijing bayan kammala ziyara a kasashe hudu 2013-03-31
• Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya kammala ziyararsa a kasar Jamhuriyar Congo 2013-03-30
• Sin za ta kasance abokiyar Afirka cikin ko wane irin yanayi, in ji shugaban kasar Sin 2013-03-30
• Shugaban Sin ya ce Sin za ta yi kokarin inganta dangantakar abokantaka a tsakaninta da Jamhuriyar Congo 2013-03-30
• Xi Jinping ya isa jamhuriyar Congo domin ci gaba da ziyarar aikinsa 2013-03-29
• Xi Jinping ya tashi zuwa jamhuriyar Congo domin cigaba da ziyarar aikinsa 2013-03-29
• Shugaban Sin ya yi kiran karin hadin gwiwa da Uganda, Mozambique da Habasha 2013-03-29
More>>
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China