Jia Qinglin ya halarci dandalin tattaunawa na hadin gwiwar tattalin arziki da ciniki da ke tsakanin kasashen Sin da Afrika ta kudu
| |
|
|
Sharhi Ziyarar da Jia Qinglin ya yi a Afirka ta samu sakamako sosai Bisa gayyatar majalisar dokokin Kamaru, kwamitin harkokin kasa na Namibiya, da kuma kwamitin harkokin larduna na Afirka ta Kudu, Jia Qinglin, shugaban majalisar ba da shawara kan harkokin siyasa ta kasar Sin wato CPPCC ya yi ziyarar sada zumunci a kasashen 3 daga ran 23 ga watan jiya zuwa ran 1 ga wata.
| |
|