in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaban kasar Angola ya sa hannu a kan sabon tsarin mulkin kasar
2010-02-06 17:31:11 cri
A ran 5 ga wata, shugaba Fernando dos Santos na kasar Angola ya sa hannu a kan sabon tsarin mulkin kasar.

Bisa labarin da kamfanin dillancin labaru na kasar Angola ya bayar, an ce, shugaba Dos Santos ya yi bayani a gun bikin sa hannu a ran nan, cewar sabon tsarin mulkin kasar Angola ya fara aikinsa, wannan wani muhimmin lokaci ne a tarihin kasar, wanda ke sake sheda ci gaban kasar a fannin samun demokuradiyya. Sabon tsarin mulkin kasar kuma yana nuna cewa, jama'ar kasar Angola na iyar warware matsalolinsu bisa karfin kansu ba tare da samun wnai taimako daga waje ba. Kuma ya yi kira ga dukkan jama'ar kasar da su nuna girmamawa ga wannan tsarin mulkin kasar.(Kande Gao)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
11:00 - 14:00 UTC Shirin Rana
Shiri na Yau Shiri na Jiya
15:00 - 18:00 UTC Shirin Yamma
Shiri na Yau Shiri na Jiya
16:30 - 17:30 UTC Shirin Maraice
Shiri na Yau Shiri na Jiya
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China