Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
 
v Ziyarar da Mr Hu Jintao, shugaban kasar Sin ya yi a kasar Japan a ran 8 ga wata
A ran 8 ga wata, Mr Hu Jintao, shugaban kasar Sin wanda ke yin kyakkyawar ziyarar aiki a kasar Japan ya halarci bukukuwa masu muhimmanci biyu da aka shirya a birnin Tokyo, hedkwatar kasar Japan...
v Shugaba Hu Jintao na kasar Sin ya yi muhimmin jawabi a jami'ar Wasedadaigaku ta Japan
Yau a jami'ar Wasedadaigaku da ke birnin Tokyo na kasar Japan, shugaban kasar Sin, Hu Jintao ya yi wani muhimmin jawabi, inda ya yi nuni da cewa, sada zumunta a tsakanin Sin da Japan harka daya ce ga jama'ar kasashen biyu, kuma matasa manyan gobe, karfafa huldar aminci a tsakanin kasashen biyu a nan gaba na dogara da su...
v Shugaban kasar Sin Hu Jintao ya gana da abokai na Japan
A ran 6 ga watan Mayu, da isowarsa a birnin Tokyo na kasar Japan domin soma yin ziyararsa ta aiki a kasar Japan, shugaban kasar Sin Hu Jintao ya gana da yara da dangi na nagartattun 'yan siyasa wadanda suka taka muhimmiyar rawa wajen raya huldar diplomasiyya a tsakanin kasar Sin da kasar Japan. A gun ganawar, Mr. Hu ya ce, gwamnati da jama'ar kasar Sin ba za su manta da wadannan abokai na kasar...
v Wata kyakkyawar ziyarar zurfafa hulda a tsakanin Sin da Japan
A lokacin da furanni ke tohowa, wato a ran 6 ga wata, Mr Hu Jintao, shugaban kasar Sin zai fara yin ziyarar aiki a kasar Japan. Wannan ziyarar aiki ce da shugaban kasar Sin zai sake yi a kasar Japan bayan shekaru 10 da suka wuce. Ziyarar kuma za ta zama wata kyakkyawar...
v Shugaba Hu Jintao zai kai ziyara kasar Japan
Bisa gayyatar da gwamnatin kasar Japan ta yi masa ne, daga ran 6 zuwa ran 10 ga wannan wata, shugaba Hu jintao na kasar Sin zai zai ziyarar aiki a kasar Japan. Wannan ya zama karo na 2 ke nan da shugabannin kasar Sin suka kai ziyara Japan bayan shekaru 10 da suka wuce. A gabannin ziyararsa, a nan birnin Beijing Mr. Hu...
v Kasar Sin na son ciyar da dangantakar da ke tsakaninta da Japan ta samun moriyar juna bisa manyan tsare-tsare a dukkan fannoni gaba
Yau 16 ga wata, babban sakataren kwamitin tsakiya na jam'iyyar Kwaminis ta Sin, kuma shugaban kasar Hu Jintao ya bayyana a nan birnin Beijing cewa, kasar Sin na son yin kokari tare...