Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-09-07 16:58:27    
An fara kada kuri'a a Masar don zaben shugaban kasar

cri
A yau ran 7 ga wata da safe, an fara kada kuri'a a kasar Masar don zaben shugaban kasar. Kwamitocin zabe sama da dubu 10 za su kula da kada kuri'a da kirga kuri'u a duk fadin kasar, kuma alkalai dubu 13 na kasar za su sa ido a kan zaben.

Ministan cikin gida na kasar Masar Habib Ibrahim El-Adli ya riga ya ba da umurni, inda ya nemi hukumomin tsaro na larduna daban daban na kasar da su kara karfin tsaro a dukan tashoshin tsaro da kuma kwamitocin zabe, don magance duk wani abin da zai lalata zaben.(Lubabatu Lei)