Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-08-18 20:38:57    
Kudancin Afrika yana bukatar gudummuwar abinci cikin gaggawa

cri
A ran 18 ga watan nan a babban birnin kasar Botswana shugabannin kasashen kudancin Afrika sun sake kira kasashen duniya da su kai gudummuwar abinci ga kudancin Afrika don guji masifar yunwa da za ta faru a can.

Sun ce, bala'in fari ya faru a kudancin Afrika, amfanin gona da kasashen kudancin Afrika za su girba za su ragu da yawa. Sabo da haka a kalla suna bukatar abinci Ton dubu 730. (Dogonyaro)