Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-08-05 10:28:03    
Kasashen Afirka sun kirayi da a gama kai don kai bugu ga laifin fataucin yara

cri

A ran 4 ga wata,an rufe taro na biyu na duniya na kai bugu ga aikin fataucin yara dake shiyyar tsakiyar Afirka da yammacin Afirka a birnin Yaounde na kasar Cameroon.A gun taron da aka yi,an bukaci gwamnatocin kasashe daban daban na Afirka da su gama kansu don kai bugu mai karfi ga laifin fataucin yara.,ta yadda za a hana yaduwar irin wannan hali a wannan shiyya.

A gun taron da aka yi cikin kwanaki uku da suka shige,an yi tattaunawa musamman kan manufa da dabarar masu laifin fataucin yara kuma an yi nazari kan wannan don tsara matakai masu amfani don kai bugu ga irin wannan laifi a duk fadin duniya.(Jamila zhou)