Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-08-03 21:07:11    
An yi juyin mulkin soja a kasar Mauritania

cri

A ran 3 ga watan nan da sassafe an yi juyin mulkin soja a kasar Mauritania. Sojojin da suka yi juyin mulki sun riga sun mamaye fada shugaban kasa da filin jirgin sama da gidan rediyon kasa da hedkwatar 'yan sandan soja da hedkwata hafsan hafsoshi, kuma sun sarrafa Nouakchott,babban birnin kasar.

Bisa labarin da aka samu an ce, shugaban kungiyar sojojin tsaro ne ya yi juyin mulki a lokacin da shugaban kasa ya je Saudiya don halartar jana'izar shugaban kasa. (Dogonyaro)