Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-08-03 18:14:37    
Kungiyar EU ta yi kira ga kasar Guinea-Bissau da ta gama babban zabenta kamar yadda ya kamata

cri

Ran 2 ga wata, kungiyar EU ta bayar da wata sanarwa a birnin Bissau, fadar mulkin kasar Guinea-Bissau, inda ta yi kira ga kasar da ta gama babban zaben da take yi kamar yadda ya kamata, ta yadda za a wanzar da kwanciyar hankali da zaman lafiya a kasar.

'Yan kallo na kungiyar EU suna ganin cewa, ana tafiyar da babban zaben kasar na zagaye na biyu cikin adalci, kuma an nuna hali na dimokuradiyya. Ban da wannan kuma suna fata rukunoni dabam daban na kasar za su yi kokarin neman daidaita rikicin da ke adabarsu ta hanyar doka.(Bello)