Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-07-21 17:01:49    
Kasar Gabon za ta daukin nauyin wasan kwallon kafa na mata na National Cup a kasashen Afrika na karo na 5

cri

Mun sami labari daga kamfanin dillancin labaru na Xinhua cewa, ran 19 ga wata a Libreville, shugaban majalisar wasan kwallon kafa na kasar Gabon ya bayar da sanarwar cewa, za a shirya gasar karshen cin kofin kwallon kafa na mata na Nationa Cup a kasashen Afrika na karo na 5 a birnin Libreville, babban birnin kasar Gabon a shekarar 2006.

Ya bayyana cewa, kasar Gabon za ta shirya sosai don maraba da wannan babban wasan kwallon kafa na mata a kasashen Afrika. Ya ce, a dukan kasar gabon, akwai kungiyoyin kwallon kafa na mata guda 10, amma saurin bunkasuwarsu da kuma tasirinsu ba su kai na maza ba. Shirya wanna gasa sosai a shekara mai zuwa, zai ingiza bunkasuwa da ci gaban aikin kwallon kafa na mata sosai, kuma zai sa kwallon kafa na mata ya kawo tasiri mafi girma a Afrika da dukan duniya. (Bilkisu)