Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-07-20 09:21:55    
'Yan gudun hijira da yawa na Liberia sun dawo gida daga Cote d'Ivoire

cri

Ran 19 ga wata, ofishin kula da harkokin 'yan gudun hijira na MDD da ke kasar Cote d'Ivoire ya nuna cewa, saboda halin da gidan kasar Liberia ke ciki ya shiga ruwan sanyi, yanzu 'yan gudun hijira da yawa na Liberia sun dawo gida daga Cote d'Ivoire.

Jami'in ofishin ya bayyana cewa, a cikin watan baya, akwai 'yan gudun hijira fiye da dubu 5.1 suka bar Cote d'Ivoire suka dawo gida.

Saboda yakin basasa wanda ya shafi shekaru 14 na kasar Liberia, akwai 'yan gudun hijira kusan dubu 400 suka je makwabcin kasar. A kasar Cote d'Ivoire akwai 'yan gudaun hijira fiye da dubu 50. [Musa]